Yahaya Bello
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya zargi wasu jami'an gwamnati, wasu masu zaman kansu da yan kasuwa da hamdame kudaden da ya kamata a yaki cutar korona da su.
Gwamnan Jihar Kogi ya ce zanga-zangar #EndSARS ta na alaka da zabe mai zuwa na 2023. Yahaya Bello ya bugi kirji, ya ce akwai siyasa a zanga-zangar #EndSARS.
Kungiyar gwamnonin arewa sun taya takwaransu na jihar Kogi, Yahaya Bello murna a kan nasarar da ya yi a kotun koli wacce ta tabbatar da shi a matsayin Gwamna.
Labari mai zafi ya zo mana cewa kotun koli ta yi fatali da karar PDP, sun ce ‘dan takarar APC, Mista Yahaya Bello ne ya ci zabe, kuma shi ne Gwamnan Jihar Kogi.
Yayin zartar da hukunci daban-daban Alkalan kotun biyar karkashin Mai Shari’a Adamu Jauro, sun yi watsi da kararrakin hudu saboda rashin dalilai masu tushe.
Olorunleke Moses ne zai maye gurbin Ariyo wanda a baya shine babban mataimakin gwamna na musamman a kan harkokin siyasa na mazabar Kabba /Ijumu ta tarayya.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya nuna rashin jin dadinsa a kan yadda dattawan arewa suka yi watsi da dashen da Sadaunar Sakkwato ya kafa a yankin arewacin.
An gano ma’aikatan bogi fiye da 11, 000 a wata Jihar Neja. Gwamnatin Abubakar Sani Bello ta bankado badakalar ma’aikatan bogi da ke cin albashi har miliyan 620.
Yahaya Bello ya ce ya ji tausayin Obaseki, amma Jam’iyyar APC za ta lashe zabe a Edo, daidai yanzu kuma Gwamnonin PDP sun zauna domin ganin sun samu nasara.
Yahaya Bello
Samu kari