Goodluck Jonathan
Fadar shugaban kasa ta karyata rahotannin da ke cewa Mataimakin Shugaba Shettima ya soki Tinubu kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara a Rivers.
Shugaba Goodluck Jonathan ya zargi Muhammadu Buhari da gallazawa jami'an gwamnatinsa kan zarginsu da hannu a badakalar Malabu da aka yi a shekarun baya.
Sanata Kashim Shettima ya yabawa Mohammed Adoke da Aminu Tambuwal waɗanda suka tsaya kai da fata wajen hana tsige shi daga kujerar gwamnan Bormo.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, wasu a Jalingo sun bukaci jam'iyyar ADC ta tsayar da Jonathan takara a 2027 domin sauke Bola Tinubu daga mulki.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya taka wa muƙarrabansa burki, ta ce da Jonathan ya lalata adawa da APC ba ta hau mulki ba.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Dr. Goodluck Jonathan ya bayyana yadda aka hana shi karɓar mulki kafin rasuwar marigayi Umaru Musa Yar'Adua a Abuja.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya fito ya yi magana kan batun cewa zai yi takara a zaben 2027. Tsohon shugaban kasan ya ce ba gaskiya ba ne.
Dan majalisar wakilai a Kaduna, Hon. Bello El-Rufai, ya nemi afuwar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan sukarsa da yake yi a baya wanda yanzu ya yi nadama.
Sanata Ndume ya ce gwamnoni 22 sun goyi bayan Jonathan a 2015, amma duk da haka ya faɗi zabe. Ya gargadi Tinubu kan maimaita kuskuren. Sai dai an gano kuskuren Ndume
Goodluck Jonathan
Samu kari