Labaran kasashen waje
ECOWAS ba ta ji dadin dagewar kasashe uku na ficewa daga cikinta ba. Nijar, Mali da Burkina Faso sun jaddada kudirinsu na barin kungiyar baki dayanta.
Gwamnatin tarayya ta zargi Facebook da sabawa ka'idoji don haka aka ci ta tara. A yanzu alkali ya bukaci hukumar ARCON ta bar magaar wannan haraji na N60bn.
Lokacin bikin Kirismeti ana gudanar da bukukuwa domin zagayowar wannan ranar. Sai dai akwai kasashen da ba a gudanar da biki a wannan ranar saboda wasu dalilai.
Ana tsammanin samun canjin farashin siminti a Najeriya yayin da wani babban kamfanin China ya saye hannayen jarin kamfanin Lafarge Afrika kan $838.8m.
Abba Kabir Yusuf ya zai biya kudin makarantar talakawa daliban Kano da suka kammala karatu a Cyprus ba tare da karbar takardunsu ba saboda bashin Ganduje
Shugaban kasa kaɗai ke da ikon naɗa jakadu. Gwamnati ta yi bayanin jerin sunayen jakadu da aka ce ta naɗa tun bayan dawo da wadanda ta ke da su a 2023.
Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban kasar Syria, Bashar Al-Assad ya tsere daga birnin Damascus yayin da yan tawayen suka kutsa cikin kasar da kwace iko.
Sojojin da ke mulki a Nijar sun kwace ikon sarrafa ma'adanai wajen kamfanin Faransa. Sojojin sun ce za su cigaba da juya arzikinsu da kansu maimakon Faransa.
Labaran kasashen waje
Samu kari