Labaran kasashen waje
Abin mamaki ya faru a zabukan tsakiyar zango na Amurka inda mutane suka sake zaben dan majalisar jihar Pennsylvania, Tony DeLuca duk da cewa ya mutu kafin zabe.
Kasar Birtaniya ta sake sabbunta rahoton shawarwari na tafiye-tafiye da ta fitar inda ya yanzu da lissafa wasu jihohin Najeriya 12 da akwai barazanar hari.
Dan kwallon kafa na Ivory Cost, Didier Drogba ya bayyana gaskiyar lamari kan jita-jitan da ake yadawa cewa ya shiga addinin Muslunci a kwanakin baya kadan.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Wasu bayanai da ke shigowa daga ƙasar Tanzaniya sun nuna cewa wani jirgin sama ɗauke da mutane ya samu tangarɗa yayin sauka a Filin jirgi, ya tsunduma Tafki.
Birtaniya ta gargadi mutanenta da ke Amurka cewa akwai yiwuwar kawo harin ta'addanci musamman a wuraren taruwar mutane ko wurin da baki ke taruwa ko tashohi.
Jack Dorsey, tsohon mai kamfanin Twitter ma kirkirar wata sabuwar manhajar sada zumunta wacce za ta zama mai kama da kishiya ga sauran kafafen sada zumunta.
Wata mata mai suna Amanda Azubuike, wacce yar asalin Najeriya ne amma haifafan Landan, Birtaniya ta zama Janar a rundunar sojojin Amurka bayan shafe shekaru.
Elon Musk, sabon mammalakin dandalin Twitter ya bayyana cewa zai bude shafukan wasu mutane da aka toshe irinsu tsohon shugaban Amurka Donald Trump da wasu mutan
Labaran kasashen waje
Samu kari