Labaran kasashen waje
Shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama. Ya zama shugaban kasa na 15 da ya rasu sakamakon hatsarin jirgin sama.
Shugaban juyin juya hali na kasar Iran, Ayatullah Ali Khamenei ya sanar da cewa za a yi kwanaki biyar ana zaman makokin shugaban kasar, Ebrahim Raisi da ya rasu.
An tabbatar da rasuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi da wasu jami'an gwamnatin kasar a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu da ya ritsa da su.
Ana ci gaba da bayyana rahotanni kan faduwar jirgin sama mai saukar ungulu na shugaban kasar Iran a ranar Lahadi. Ya zuwa yanzu an ce babu mutuwa ko rauni.
Rundunar sojojin Dimukradiyyar Congo sun sanar da dakile wani mummunan juyin mulki daga ƴan kasar da kuma mayakan kasashen ketare a yau Lahadi 19 ga watan Mayu.
Yayin da Yarima Harry ya kawo ziyara Najeriya, uwar gidansa, Meghan Markle ta bayyana Najeriya a matsayin gida da take alfahari da ita a ko da yaushe.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya taya shugaban kasar Chadi, Mahamat Deby murnan lashe zabe inda ya yi masa alkawarin ba shi dukkan goyon baya a kasar.
'Yan jarida na taka rawa wajen samar da bayanai da rahotanni ga al'umma. Sai dai akwai kasashen da ba su da cikakken 'yancin gudanar da ayyukansu cikin walwala.
Rahoto ya bayyana yadda sojojin Isra'ila suka bi dare tare da harba makamai kan wasu 'yan asalin Falasdinu tare da yi musu kisan gilla a wani yankin Jordan.
Labaran kasashen waje
Samu kari