Labaran kasashen waje
Shugaba Tinubu ya isa Addis Ababa domin halartar taron kungiyar AU daga 14 zuwa 18 ga Fabrairun 2025, inda za a tattauna kan tsaro, kiwon lafiya da ci gaba.
Dauda Kahutu Rarara ya saki waka ta biyu, a jerin wakoki 9 na caccakar shugaban Nijar, Tchiani, yayin da Kosan Waka ya fitar da waka mai kare Tchiani.
CAP ta fitar da cikakken jadawalin gasar cin Kofin Nahiyar Afrika ta 2025, gasar kwallon kafa ta maza da za a yi a Morocco daga Disamba 2025 zuwa Janairu 2026.
Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa
Masu kula da agogon sun ce hakan ya faru ne sanadiyyar ƙaruwar barazanar amfani da makaman nukiliya da yin amfani da ƙirƙirarriyar basira ta mummunar hanya.
An harbe Salwan Momika a Sweden, mutumin da ya ƙona Alƙur'ani a shekarar 2023 yana tsaka da gabatar da shirin kai tsaye. Gwamnati ta ce tana kan gudanar da bincike.
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun fice daga ECOWAS a hukumance yayin da suka kafa Kungiyar Sahel, tare da kaddamar da fasfo da goyon bayan Rasha.
CIA ta ce akwai yiwuwar COVID-19 ta samo asali daga dakin gwaje-gwaje a China, amma ba ta da tabbaci sosai, yayin da China ta musanta zarge-zargen nan gaba ɗaya.
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Labaran kasashen waje
Samu kari