Labaran kasashen waje
Hukumomin kasar Jamus sun tabbatar da mutuwar mutane biyu da ke cikin jirgin saman da ya bata a yammacin kasar Jamus, yan sanda sun fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa matatar mai ta Dangote da ke Legas ta ce korafe-korafen kungiyoyin man fetur ba zai hana ta raba mai zuwa sassan kasar nan ba.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
Larry Ellison, wanda ke da kusanci da shugaban Amurka Donald Trump, ya kere Elon Musk a tarin duniya, ya zama wanda ya fi kowa kudi a fadin duniya.
Larry Ellison ya zarce Elon Musk a arziki, inda yanzu ya zama mutum mafi arziki a duniya bayan darajar Oracle ta tashi da 40%. Yanzu dai Ellison ya mallaki N691.9trn
Matasa sun ce sun samu nasara a zanga zangar da suka kwashe kwana da kwanaki suna yi a Nepal bayan Firayim Minista, K.P Sharma Oli ya yi murabus a ranar Talata.
Kamfanin Apple ya ƙaddamar da sabbin wayoyin iPhone 17, inda zai fara sayar da su a Najeriya kan farashin ₦1.3m zuwa sama. Mun jero abubuwa 10 game da wayoyin.
Isra'ila ta tabbatar sa kai hari wani yanki a Doha, babban birnin kaaar Qatar da nufin kashe wasu shugabannin kungiyar Hamas da suka je tattaunawar zaman lafiya.
Wani rahoto ya nuna cewa Jamus, Ostiraliya, da Portugal sun zama wurare masu sauƙi kuma masu araha ga 'yan Najeriya da ke neman ƙaura, a maimakon Amurka da UK.
Labaran kasashen waje
Samu kari