Labaran kasashen waje
Iran ta kai wasu hare-hare kan dakarun sojojin Amurka a kasar Kuwait. Harin na Iran ya jawo an samu asarar rayukan dakarun sojojin Amurka bayan an farmake su.
Mai taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan harkokin kasashen waje ya bukaci Majalisar dinkin duniya ta shiga gaba wajen warware rikicin Iran da Amurka.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yakik da kasarsa tare da hadin gwiwar Amurka ta fara da Iran ba zai dauki dogon lokaci ba.
Amurka da Isra'ila sun hada kai sun farmaki Iran a daidai lokacin da kasashen ke ci gaba da tattaunawa, lamarin da ya jawo barkewar yaki da jamhuriyar musulunci.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Jamus ta yi ƙarin bayani game da dalilin da ya sa ta adanawa Isra'ila jirgin Benjamin Netanyahu yayin da Iran ta buɗe wuta.
Trump ya bayyana dalilin kisan Khamenei da hare haren da Amurka ke ci gaba da kai wa Iran. Ya ce an nutsar da jiragen ruwa 10 domin hana Iran kera makaman nukiliya.
Ministan harkokin wajen China ya tabbatar da goyon bayan kasarsa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan barkewar rikici tsakaninta da Amurka da Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin da kasarsa ke gwabzawa da Iran. Ya bayyana cewa an kashe shugabannin Iran da dama a hare-hare.
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da fadowar jiragen yakinta uku a Kuwait, ta ce kuskuren abokan aiki ne ya jawo lamarin yayin da yakinke kara zafi da Iran.
Labaran kasashen waje
Samu kari