Fittaciyar Jarumar Kannywood
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta ce ba za ta lamunci cin zarafin naira ba. Ta ce za ta yi binciken wadanda ake zargi da cin zarafin naira
Gwamnatin Kano ta mika ta'aziyyarta ga iyalan Saratu Gidado daaka fi sai da Daso. Ta rasu a cikin baccinta tana da shekaru 56 bayan ta kammala sahur
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyya kan rasuwar shahararriyar jarumar Kannywood, Saratu Gidado Daso. Ya ce an yi babban rashi.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar fitacciyar jarumar masana'antar fina-finai ta Kannywood, Saratu Gidado, wacce aka fi sani da Daso. Ta rasu a ranar Talata.
Gwamnatin tarayya ta nada jarumar fina-finai Rahama Sadau mamba a kwamitin gwamnati da ke kula da shirin saka hannun jari a fannin kirkire-kirkiren zamani (iDICE).
Jarumai da dama a masana’antun fina finan Najeriya da suka hada da Kannywood (Arewa) da Nollywood (Kudu) suka riga mu gidan gaskiya a shekarar 2024.
Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Aishatu Auwalu wacce aka fi sani da Rahma MK ta ce da goyon bayan mijinta take fim.
Nafisa Abdullahi ta cikin manyan jaruman kannywood da suka halarci bikin taya Ali Nuhu murnar samun mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, wanda aka yi a Abuja.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabbin zafafan hotunanta a dandalinta na soshiyal midiya. Wasu na ganin sam shigarta bata dace ba.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari