Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Wata daliba yar shekaru 16 ce ta fi kowa cin jarrabawar JAMB a wannan shekarar kamar yadda ya zo a wata sanarwar da aka fitar a gidan gwamantin jihar Anambra.
Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta jadda shirin maigidanta na ganin kowane ɗan Najeriya ya samu nagartaccen ilimi duk da ya kusa sauka.
Hukumar shiya jarrabawar UTME ta JAMB ta bayyana cewa, za ta saki sakamakon jarrabawar UTME da aka rubuta a makon da ya gabata cikin watan Afrilun wannan 2023.
Gwamnatin Najerya ta bayyana cewa, ya zame mata dole ne ta kashe kudaden da ta bayar a kwaso 'yan Najeriya daga kasar Sudan don kare lafiyarsu da dawowa gida.
Wata daliba 'yar Najeriya ta fadi jarrabawa bayan da ta yi amfani da manhajar AI ta ChatGPT. Malamin ya yi maki mai daukar hankali game da hakan a takardar.
Gidauniyar Abdul Samad Rabiu Africa initiative ta tallafawa wasu makarantu da Naira biliyan 22. Jami’o’in da za su amfana sun hada da Uni Uyo, Uni Jos, UniLagos
Hukumar dake kula da jami'o'i a Najeriya watau NUC ta umarci VC da daraktocin cibiyar jami'o'i da u baiwa ɗalibai hutu domin su koma gida su sauke nauyin zabe.
Gabannin zaben shekarnan, yan majalissar wakilan tarayya Nigeria sun bukaci da hukumar da ke kula da jami'oin kasar nan da su bada hutu ko su tsahirta aiyukanta
Wani 'dan Najeriya ya bayyana tsohon rasit dinsa na makaranta. Yace N40 ake biya masa a kowanne zango sannan ya kashe N1,090 na kudin makaranta da dakin jami'a.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari