Yan bindiga
Wasu makasada ba'a san ko su waye ba sun halaka Farfesan jami'ar UI da ke jihar Oyo, Opeyemi Ajewole, a hanyarsa ta koma wa gida ranar Litinin da daddare .
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ganada shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan harin da yan bindiga suka kai har suka kashe rayuka akalla 37.
Sabon gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi alkawarin taimakawa iyalan wadanda aka kashe a hare-haren da yan bindiga suka kai kauyukan Janbako da Sakkida.
Jami'an 'yan sandan jihar Zamfara sun tabbatar da kubutar da yara tara da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a ranar Asabar a karamar hukumar Maradun ta jihar.
Wasu 'yan bindiga sun kai hare-hare a kauyuka a Sokoto tare da kashe mutane 37 da raunata mutane da dama, daga bisani sun dawo don tarwatsa masu sallar jana'iza
Yan bindiga sun kai hari da kashe akalla mutane 10 da kuma raunata mutane da dama a kauyuka Janbako da Sakiddar a kananan hukumomi biyu da ke jihar Zamfara.
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a ƙauyukan ƙaramar hukumar Maradun cikin jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ƴan mata 30 bayan sun halaka mutane da dama
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a jihar Benue a ranar Asabar, ƴan bindigan sun isa ƙauyukan ne a kan babura inda suka buɗe wuta kan mai uwa da wabi.
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun farmaki garin Imande Mbakange da kewaye a karamar hukumar Katsina-Ala, jihar Benue inda suka kashe mutane da dama.
Yan bindiga
Samu kari