Yan bindiga
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi kakkausan martani kan sace kwamishinan watsa labarai na jihar da wani tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ukum ta jihar.
'Yan bindiga sun sace daliban Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Zamfara, a wannan rahoto mun tattaro muku dukkan daliban da aka ceto zuwa yanzu daga maharan.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ba da umarnin jami'an tsaro su gaggauta ceto daliban da aka sace a jihar Zamfara kwanan nan don tabbatar da tsaro a jihar.
Jami'an tsaro na ƴan sanda, sojoji da ƴan banga sun samu gagarumar nasarar daƙile harin wasu muyagun ƴan bindiga da suka zo satar mutane a jihar Katsina.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi Allah wadai da sace ɗaliban jami'ar gwamnatin tarayya da ke Gusau (FUG) da ƴan bindiga suka yi a jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta samu nasarar cafke miyagun ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa waɗanda ake zargi da aikata laifin garkuwa da mutane.
Dakarun sojojin Najeriya sun murkushe wasu tsagerun yan ta'adda 52 a fadin kasar nan. Sun kuma yi nasarar ceto mutane 62 da aka yi garkuwa da su.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kogi inda suka yi awon gaba da wani babban likita. Ƴan bindigan sun kira waya sun nemi a ba su maƙudan kuɗin fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun sheƙe jami'an tsaron da ke kan bakin aiki har uku a yankin ƙaramar hukumar Ovia a jihar Edo.
Yan bindiga
Samu kari