Yan bindiga
Matafiya masu tarin yawa da ba a san adadinsu aka yi garkuwa da su yayin da ‘yan ta’adda suka halaka mafarauta 5 a kusa da Garun Gabas dake Rafi -jihar Neja
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kauyukan Dogondaji da Kazauda a yankin Wanke da ke karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara. Sun yi awon gaba da mutum 10.
Jami'an yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar dakile wasu jerin hare-haren da Yan bindiga suka yi kokarin kaiwa a wasu yankunan jihar. Sun ceto mutum hudu.
Rundunar sojin Najeriya na sashe na 1 da a jihar Kaduna sun share yankunan Maidaro, Kagi Hill, Kusharki da Anguwan Madaki a karamar hukumar Birnin Gwari daga
Dakarun hadin gwiwa na rundunar sojin sama da kasa sun halaka wasu yan bindiga guda takwas yayin da suke yunkurin kai mummunan hari kan al'umma a jihar Neja.
A ranar Lahadi, wani sabon rahoto daga ofishin jakadancin Amurka ya bayyana yadda ta bada shawarwari ga yan kasarta mazauna Najeriya su kiyayi Abuja da gaggawa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da matafiya cikinsu harda ɗaliban jami'an UNN dake hanyar koma wa makaranta bayan janye yajin aikin ASUU na tsawon
Hafsat Baba, kwamishinar ayyukan jama'a ta jihar Kaduna ta bayyana cewa, yana da matukar muhimmanci a magance wasu matsaloli da suka dumfaro mata a jihar...
Yan ta’addan dake barna a jihar Zamfara sun ka farmaki ofishin ‘yan sanda a yankin Magami dake Gusau a ranar Talata kuma sun sace wayoyin ‘yan sandan dake aiki.
Yan bindiga
Samu kari