Yan bindiga
‘Yan bindiga sun sace Wakilin Fulani da mutane 37 a Janjala, Kaduna, sun kwashe shanu, kuma har yanzu babu karin bayani daga ‘yan sanda kan matakin da za a dauka.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyuka biyu na karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. Miyagun sun hallaka bayin Allah.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargi da garkuwa da mutane sun sace wata mata mai shekaru 60, Talatu Ali, a Asibitin Dawanau da ke Kano.
Kungiyar zaman lafiya ta PeacePro ta nuna adawa da matakin Amurka na shiga yaki da Boko Haram da sauran 'yan ta'addan Afrika. Kungiyar ta ce akwai illoli a lamarin.
Wasu yan bindiga dauke da muggan makamai sun kutsa cikin wani gida a jihar Adamawa inda suka sace fastoci biyu, Rabaran Mathew David Dusami da Rabaran Abraham Samman
Bayan dan majalisar Amurka ya yi tone-tone kan daukar nauyin ta'addanci, tsohon shugaban Kiristocin Najeriya, CAN, Samson Ayokunle, ya ce zargin ya zo a makare.
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Yan bindiga
Samu kari