Yan bindiga
Yan bindiga sun kai wa ayarin motoccin Apostle Johnson Suleiman hari a kanyar Benin-Auchi, Jihar Edo, a ranar Juma'a sun kashe mutum bakwai ciki har da yan sand
Dakarun sojin Najeriya dake aiki da Rundunar Operation Hadarin Daji sun harbe daya daga cikin gagararren shugabannin ‘yan bindiga na Zamfara, Ibrahim Chire.
A kokarin da soji suke yi na zuwa maboyar ‘yan bindiga, sojoji a karkashin rundunar OPWP sun halaka ‘yan bindiga a wurare daban-daban a titin Kaduna-Abuja.
Yan Bindiga sun halaka mutum 23 sannan suka jikkata wasu 11 yayin da suka kai farmaki garin Gbeji da ke karamar hukumar Ukum ta jihar Benue. Sun kona gidaje 50.
Yan bindiga sun farmaki Hayin Banki da ke karamar hukumar Anka a jihar Zamfara a daren ranar Litnin inda suka kashe mutum daya da kuma awon gaba da wasu takwas.
Mambobin kungiyar ISWAP an gano suna kafa sansanoni a wuraren kauyen Mutu dake yankin Mada ta karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara da kokarin kai farmaki.
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kutsa har gida sun halaka Dagacin kauyen Nyalun a yankin karamar hukumar Wase, jihar Filato, Salisu Idi
Wasu miyagu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai farmaki babban asibitin Abdulsalami Abubakar dake garin Gulu a karamar hukumar Lapai, Niger sun kashe mutum 2.
Wani tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya, Sylvester Okeke, ya shiga hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar gida.
Yan bindiga
Samu kari