Yan bindiga
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar ceto fasinjoji 15 da ‘yan ta’adda suka sace tare da shiga da su cikin dajika. Mutum bakwai ne manyan maza.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da halaka wani ‘Dan bindiga tare da kama wasu shida da ake zargi. Suna daga cikin yaran Bello Turji da Kachalla.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki kan matafiya a babbar hanyar Lokoja zuwa Obajana inda suka harbi wani fitaccen ‘dan jarida. An garzaya dasu asibiti.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka yi bata-kashi da sojojin Najeriya, an hallaka 'yan ta'addan hudu nan take. Rahoto ya bayyana yadda ya faru.
Tsagerun 'yan ta'adda sun sake kai mummunan hari Ofishin hukumar 'yan sanda dake Atta a jihar Imo. An ce dun jefa abubuwa fashewa kana suka tashe su da dare.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedi Ohakim ya sanar da yadda kwarraun makasan haya suka so halak shi tare da yaransa biyu amma motarsu bata jin harsashi,suka tsere.
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun halaka wasu mutane hudu ciki harda Kenechukwu Okeke, jigon jam'iyyar PDP a yankin Nodu Okpuno dake jihar Anambra.
Yan bindiga
Samu kari