Yan bindiga
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yambindigan sun bude wuta kan mutane wanda hakan ya yi sanadiyyar rasa rayuka.
Gwamna Alia ya ce maharan da ke kashe mutane a Benue ba 'yan Najeriya ba ne, suna amfani da AK-47, suna magana da bakon yare, kuma suna da mafaka a Kamaru.
Gwamnatin jihar Ƙatsina ta fito ta yi bayani kan kudaden da ta kashe wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce ta sayo kayan aiki tare da daukar ma'aikata.
Masanin tsaro kuma mai fashin baki kan lamuran yau da kullum, Opialu Fabian ya bukaci ministan tsaro, Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang ya bayyana rashin jin dadin yadda ayyukan rashin tsaro ke ci gaba da kamari a sassa daban-daban da ke jihar tun daga 1999.
Gwamna Umaru Bago ya takaita zirga zigar abubuwan hawa da suka hada da babura da keke Napep a Minna. Ya ce za a rusa gidan da aka ba 'yan ta'adda mafaka a Neja
Gwamna Alia ya ce jihar Benue na fama da hare-haren 'yan ta’adda, inda ya roƙi al’umma su kai rahoton duk wani motsi ga jami’an tsaro don kare rayuka.
Yayin da sace-sacen al'umma ya yi ƙamari a Edo, Gwamnan Monday Okpebholo, ya dakatar da sarkin Uwano, Dr. George Egabor, bisa yawaitar garkuwa da mutane.
Yan bindiga
Samu kari