Yan bindiga
Zakakuran dakarun sojin Najeriya sun halaka fitaccen gagararren shugaban 'yan bindiga, Kachalla Gudau. Ya addabin yankunan Katsina, Kaduna, Zamfara da Nijar.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Oye a jihar Ekiti sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a gano ko su waye sun yi garkuwa da Rabaran na Cocin Katolika.
Labarin dake shigowa da duminsa na nuna cewa wasu gungun yan bindiga kimanin hamsin sun kai mumunan hari gidan shahrarren dan siyasa, Ikenga Imo Ugochinyere
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa yankin Bwari da ke babban birnin tarayya inda suka sheke wani magidanci da suka yi artabu da shi. Sun yi garkuwa da yaransa.
Wasu masu shirin zama ma'aurata sun hadu da ajalinsu sakamakon sabon harin da yan bindiga suka kai karamar hukumar Ideato ta arewa a jihar Imo a ranar Talata.
Wasu yan bindiga ne sun halaka Mal. Ibrahim Abdullahi, ciyaman na kungiyar Fityanul Islam a kauyen Unguwar Awo dake kusa da Maraban Jos a hanyar Kaduna zuwa Abj
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wata mata mai juna biyu, inda suka hallaka wasu mutum uku kuma daban duk dai a lokacin da suka kawo farmaki a Anambra.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki wasu yankunan karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka halaka Jami’an tsaro masu tarin yawa farmakin.
Yan bindiga
Samu kari