Aiki a Najeriya
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, akwai yiwuwar za a kara wa Shettima da Bola Tinubu albashi. Sai dai, meye gaskiyar maganar da kuma inda ta fito? An bayyana.
Abba Kabir Yusuf, gwamnan jihar Kano ya bayyana dalilin da yasa yake yin rusau a jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya. Ya e yana yi ne don kwato kadarori.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana irin matsalar da ya samu daga yadda aka ce za a sama masa aiki daga kamfani idan ya kammala karatu, amma abu ya gagara.
Najeriya ta zo ta biyu a ma'aikatan da suka fi ƙwazo a duniya a wani bincike na ƙididdiga da aka gudanar. Ma'aikatan Najeriya kan shafe sama da sa'o'i 2,000.
Yanzu muke samun labarin yadda jami'an hukumar NDLEA suka yi ram da wasu tsagerun masu safarar miyagun kwayoyi a wani yankin jihar Legas da ke Kudu a Najeriya.
Yayin da wasu ke cin abinci su yi sutura da soshiyal midiya, ga kuma sada zumunta daga nesa, farfesa Soyinka ya ce hakan dawo da mutane baya ya yi ba gaba ba.
Rahoton da muka samo ya bayyana cewa, yanzu haka Kanawa sun fara kuka kan yadda Abba Gida-Gida ke yawan rushe-rushen da yake yawan yi a cikin jihar ta Kano.
Wata budurwa ta bai wa mutane da dama mamaki yayin da ta kwashi kaya a babban kanti har na N1m bayan an ce mata kyauta ne kayan idan bai wuce dakika 60 ba.
Gwamnatin tarayya ta sake shiga zaman tattaunawa da wakilan kungiyoyin kwadugo a Najeriya kan batun da ake ta cece-kuce na dakatar da biyan tallafin fetur.
Aiki a Najeriya
Samu kari