Aiki a Najeriya
Gwamnoni 3 a Najeriya sun bayyana karin albashi ga ma'aikata yayin da aka cire tallafin man fetur a kasar nan. Gwamnonin sun bayyana yadda suka bi a ka yi haka.
Wasu masana guda biyu, Johnson Chukwu da Kabiru Adamu sun fito da gamsasshen bayanu kan abinda dokar ta ɓaci kan abinci ke nufi ga yan Najeriya da rayuwarsu.
Rahotanni daga jihar Delta sun nuna wani gini mai bene uku da ake kan aiki ba'a kammala ba ya faɗi amma har yanzun babu tabbacin ko ibtila'in ya rutsa da wasu.
Kungiyar masu yin biredi a Najeriya (PBAN) ta sanar da shirinta na kara farashin biredi a kasar saboda cire tallafin mai da aka yi wanda ya taba harkokin su.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, akwai yiwuwar za a kara wa Shettima da Bola Tinubu albashi. Sai dai, meye gaskiyar maganar da kuma inda ta fito? An bayyana.
Abba Kabir Yusuf, gwamnan jihar Kano ya bayyana dalilin da yasa yake yin rusau a jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya. Ya e yana yi ne don kwato kadarori.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana irin matsalar da ya samu daga yadda aka ce za a sama masa aiki daga kamfani idan ya kammala karatu, amma abu ya gagara.
Najeriya ta zo ta biyu a ma'aikatan da suka fi ƙwazo a duniya a wani bincike na ƙididdiga da aka gudanar. Ma'aikatan Najeriya kan shafe sama da sa'o'i 2,000.
Yanzu muke samun labarin yadda jami'an hukumar NDLEA suka yi ram da wasu tsagerun masu safarar miyagun kwayoyi a wani yankin jihar Legas da ke Kudu a Najeriya.
Aiki a Najeriya
Samu kari