Zaben Najeriya
Jam'iyya mai mulki a Kano, NNPC ta sayawa kwamitin tantance yan takarar katin duba jarrabawar kammala sakandare ta WAEC da NECO da kuma yi masu gwajin kwaya.
Shugaban hukumar zabe INEC reshen jihar Ogun, Barista Niyi Ijalaye ya yanke jiki ya faɗi kuma Allah ya masa rasuwa bayan fitowa daga taro a Abuja.
Fastocin da suka yadu a soshiyal midiya sun nuna cewa Abdullahi Ganduje zai tsaya takarar shugaban kasa, yayin da Uzodinma zai kasance mataimakinsa.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana irin wahalar da Bola Tinubu zai sha a hannun yan Arewa a 2027 inda ya ce shugaban zai sha mamaki.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce PDP za ta ba Tinubu daraktan yakin zabe a 2027 idan har ya ci gaba da tafiyar da mulkin Najeriya a haka.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce tsare-tsaren Bola Tinubu a Najeriya su suka jefa al'umma cikin mawuyacin hali inda ya bukaci ya sauya salo.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Dakta Cosmos Ndukwe ya sauya sheka zuwa APC wanda Hon. Benjamin Kalu ya karbe shi jihar Abia.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya sabunta kira ga 'yan Najeriya a kan kokarin bore ga gwamnati, inda ya ce sojoji ba za su iya ba.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce masu daukar nauyin zanga-zanga suna tunanin shiga mulki ta bayan gida wanda hakan zai haifar da rikici.
Zaben Najeriya
Samu kari