Zaben Najeriya
Daniel Bwala ya ce ikirarin haɗakar jam’iyyun adawa kafin zaɓen 2027 mafarki ne kawai, ya ce babu wata jam’iyya mai goyon bayan su Atiku wajen adawa da Bola Tinubu.
Ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya caccaki Daniel Bwala, ya ce kalamansa na nuna APC na tsoron hadakar ‘yan adawa da ke shirin ceto Najeriya.
Yayin ake ta shirin zaben 2027, wani jigo a jam’iyyar APC, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya ce Bola Tinubu na iya fuskantar matsaloli da za su hana shi tsayawa takara.
Kungiyoyin fararen hula sun nemi shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi murabus bayan kama Farfesan da ya masa magudin zabe da laifi.
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso su janye daga takara a 2027, ya ce su da Tinubu da Atiku su bar wa matasa jagorancin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Kungiyar TNN ta nuna damuwa kan jiniirin da ta samu daga hukumar INCE tun da ta miƙa bukatar yi mata rijistar zama jam'iyyar, ta ce akwai hannun ƴan APC.
Tsohon sakataren gwamnati, Babachir Lawal ya ce Shugaba Bola Tinubu na cikin ruɗani saboda haɗakar adawa da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai ke jagoranta.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari