Jihar Ekiti
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka wani malamin addinin Islama a daidai lokacin da yake kokarin komawa gida yin buda baki a azumi.
Wata kotu da ke zamanta a Ado Ekiti, ta tsare wani mutum mai suna Sunday Obasuyi da wasu mutanen kan zarginsu da siyar da mahaifinsa, Michael Obasuyi ga matsafa
Mai dakin Gwamna na Ekiti ta yi kira ga mutanen jihar da su cigaba da ba Gwamnatin mijinta bayan ganin 23% na kujerun Majalisa sun shiga hannun mata a Ekiti.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ekiti yayin zaben da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Mataimakin gwamna a zamanin mulkin tsohon gwamnan Ekiti da ya sauka ya miƙa wa na yanzu, Kayode Fayemi, watau Bisi Egbeyemi, ya rigamu gidan gaskiya jiya .
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya karyata cewa ya fita daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, duk da ya ce yana matukar girmama Bola Tinubu.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kaaa, Bola Tinubu ya ci gaba da jan zarensa a jihar Ekiti har ya lashe kananan hukumomi 10 kawo yanzu.
Jami'an hukumar tsaro ta Amotekun a jihar Ekiti ta kama wani mutum mai suna Celestine da sabbin takardun naira na bogi da suka haura N250,000 ya tafi kasuwa.
Kotun daukaka kara mai zama a Adi Ekiti babban birnin jihar Ekiti ta kori karar da ɗan takarar Social Democratic Party, Segun Oni, ya shigar gabanta kan zaben.
Jihar Ekiti
Samu kari