Matsin tattalin arziki
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai ɗauki matakai masu tsauri don jefa ƴan kasa cikin ƙunci ba sai don samun ci gaba mai ɗorewa a Najeriya.
Ɗan majalisa a jihar Lagos kuma tsohon ɗan fim, Desmond Elliot ya bayyana yadda ya kusa konewa a ofishinsa a Surulere lokacin zanga-zangar EndSARS a 2020.
Kungiyar ACF ta manyan Arewa ta buƙaci gwamnatin tarayya, gwamnatin jihohi da ta ƙananan hukumomi da jama'a su shiryawa zuwa ambaliyar ruwa a bana 2025.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Bankin duniya ya saki kudi har Dala miliyan 125 a cikin rukunin lamunin da zai rika ba kasar domin rabawa talakawa. Za a raba rancen ne domin rage radadi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyaja cewa lokacin da ya karɓi mulki, ya taras da tarin matsaloli a baitul mali, ga basussuka da suka yi wa ƙasar nan katutu.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya watau CUPP ta caccaki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da cewa ba abin da ya kawo a gwamnatinsa sai wahala da matsi.
Peter Obi ya ce talauci na karuwa saboda gwamnatin Najeriya ta yi watsi da shugabanci, ya kuma bada gudummawar N40m domin lafiyar jama’a da ilimi.
Ana hasashen kasafin kudin shekarar 2025 zai iya samun tasgaro bayan farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da $60, abin da ke barazana ga sauran jihohi.
Matsin tattalin arziki
Samu kari