Matsin tattalin arziki
Yayin da masana ke cewa tattalin arziki na samun tasgaro a Najeriya, Hukumar ta ce farashin kayayyakin ya ragu zuwa kashi 21.88 a watan Yuli 2025, daga 22.22%.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabannin Najeriya su rika sauraron koken talakawa, su gujewa musguna masu.
Bayan cire tallafin mai, an ji cewa Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kashe sama da N50trn a manyan ayyuka, amma ‘yan Najeriya na korafin tsadar rayuwa.
Gwamnatin tarayya ta ce matakan da ta dauka sun dakile 'yan kasar daga shiga tsananin matsin tattali da yunwa, kuma sunfarfado da darajar Naira a kan Dala.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin wani sharhi da ke cewa kasa na dab da tabarbare wa a mulkin Bola Ahmed Tinubu saboda tarin matsaloli.
A shekarar da ta gabata, kuɗaɗen da masu zuba jari suka shigo da su jihohin Najeriya sun nuna sama da sau biyu amma duk da haka sun kaucewa zuws jihohi 32.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Rahotanni daga gidajen man NNPCL da ke jihar Legas da Abuja sun nuna cewa an samu ƙari a farashin kowace lita ɗaya ta man fetur yau Litinin, 4 ga watan Agusta.
Tsohon Gwamnan Delta, James Ibori, ya koka kan matsin tattalin arziki da ake ciki a yanzu yayin ba da gudunmawar N100m a jami’ar Igbinedion domin tallafa mata.
Matsin tattalin arziki
Samu kari