Matsin tattalin arziki
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar SERAP ta bukaci gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso a kan ya yi bayani a kan bacewar N3trn daga bankin.
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a Benue, lamarin da ya faranta ran masu saye amma ya jefa ’yan kasuwa da manoma cikin asara. Masana sun gargadi gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto a kan yadda manufofin Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu suka gaza taimakon talakawa.
Kasuwar hannayen jari ta Najeriya ta yi kusufi kasa, inda masu jari suka tafka asarar Naira tiriliyan 2.84 yayin da darajar kasuwar NGX ta sauka da 2.9%.
Ministan noma Abubakar Kyari ya ce Najeriya na samun ci gaba a tsaron abinci yayin da farashin kayan masarufi ke sauka sakamakon shirye-shiryen gwamnati.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar yan kasuwar man fetur a MEMAN ta nemi gwamnati ta sake duba batun harajin shigo da man fetur da ta kakaba a kasar nan.
Saukar farashin kayan abinci a kasuwannin Najeriya ya kawo farin ciki a tsakanin 'yan Najeriya. Iyalai da dama sun nuna farin ciki tare da fatan hakan ya dore.
Shugaban jami'ar ASE da ke Abuja, Farfesa Mahfouz Adedimeji ya yi kira ga matasa da su yaki talauci, Ya lissafa hanyoyin da za a bi wajen kawar da talauci.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kaddamar da sabon tsarin haraji da zai fara aiki 1 ga Janairu 2026, don rage wa matasa da kananan ‘yan kasuwa nauyi wajen biyan haraji.
Matsin tattalin arziki
Samu kari