Kasar waje
Shugaba Trump da gwamnatin Iran sun amince da tsagaita buɗe wuta na makonni biyu. Legit Hausa ta jero abubuwa 10 da ya kamata ku sani game da wannan yarjejeniya.
Iran ta tabbatar da tsagaita wuta da Amurka a yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, tana mai iƙirarin nasara kan Trump da kuma kare hakkinta na tace nukiliya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya sanar da cewa babu sharadin daina kai hari Lebanon a yarjejeniyar da Iran da Amurka suka yi duk da an ambaci hakan.
Iran ta mika wa Amurka daftarin sulhu da tsagaita wuta mai dauke da sharuda 10, wanda ya haɗa da buɗe mashigar ruwan Hormuz da daina yaƙi a Lebanon da Yemen.
Shugaba Trump ya amince ya dakatar da kai hari kan Iran na tsawon makonni biyu yau Talata, 7 ga Afrilu, 2026, bayan sanya baki da Pakistan ta yi yau.
Sojojin Isra'ila sun fito fili sun nuna nadamarsu kan lalata majami'ar yahudawa a Tehran yayin harin da aka kai wa wani babban kwamandan rundunar IRGC.
Shugaba Trump ya yi barazanar ruguza manyan gadoji biyar na Iran, ciki har da Sadr da Lake Urmia, a matsayin dabarun durkusar da tattalin arzikin kasar Iran.
Shugaba Donald Trump ya gargaɗi Iran cewa zai shafe ta daga doron duniya a yau Talata, 7 ga Afrilu, 2026 muddin ba a buɗe mashigar Hormuz kafin karfe 8:00 ba.
Shugaban Iran da mutane miliyan 14 a kasar za su fito wuraren da Trump ya ce zai kai hari kan bude mashigar Hormuz. Masoud Pezeshkian na cikin mutanen.
Kasar waje
Samu kari