Kasar waje
Sarkin Saudiyya, Sarki Salman bin Abdulaziz, ya bayar da umarnin gudanar da sallar roƙon ruwa a duk faɗin ƙasar ranar Alhamis 12 ga Fabrairu, 2026.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa bata daukar matasan Najeriya ta kai su fagen daga a yakin da ta ke da Ukraine. Ta yi magana ne bayan kashe wasu matasa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya halarci taron Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Abuja. Ya yi magana kan hada kai a bangarorin noma, kiwo da fasahar zamani.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi 'yan Kwankwasiyya mazauna Dubai a tafiye-tafiye da ya yi zuwa kasar waje. Ya yi magana kan sauya shekar Abba Kabir.
Wasu ƙasashe na iya ƙin karɓar jakadun Bola Ahmed Tinubu saboda ƙarancin lokacin wa’adin mulkinsa, lamarin da ke jefa nadin jakadun cikin shakku.
Harin ƙunar-bakin-wake a masallacin Shi'a dake Islamabad ya jawo mutuwar masallata 31 tare da jikkata 169; an auuama dokar ta-ɓaci a asibitocin Pakistan yau Juma'a.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Karamar hukuma a Watford ta amince da shirin sauya tsohuwar cocin St Thomas zuwa masallaci tare da sababbin wuraren jama'a da makaranta, ana sa ran bude shi nan kusa
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
Kasar waje
Samu kari