Jihar Cross River
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), jihar Cross Rivers, ya bayyana cewa zai ƙalubalanci sakamakon zaɓen gwamnan jihar a gaban kotu.
Gwamna Ben Ayade na jihar Kuros Riba, ya sallami biyu daga cikin manyan hadimansa, ya sanar da sunayen wadanda zasu maye gurbinsu nan take ba bata lokaci .
Rahotanni daga jihar Kuros Riba sun nuna cewa an halaka wani wakilin jam'iyya a wurin da ke kusa da rumfar zabe, kakakin yan sanda ta tabbatar da faruwar lamari
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun sace dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Young Progressives Party, YPP, Prince Agbor Onyi ana daf da zabe.
Rundunar yan snadan jihar Kuros Riba ta tabbatar da batun gano gawar wani farfesa yashe a cikin gidansa da tabon soka masa wuka, an kama wani da ake zargi.
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun kai samamen kwantan bauta kan mafakar masu garkuwa da mutane a Kuros Riba, sun ceto kwamishinar harkokin mata da aka sace.
Shugaban jam'iyyar Labour na jiha a Cross River ya ce 'yan jihar su zabi wani dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 'yan majalisun jiha da ke tafe ranar Asabar.
Jami'an hukumar ƴan sanda, a jihar Cross Rivers, sun yi samu nasarar cafke wani lakcara ɗauke da na'urorin tantance masu kaɗa ƙuri'a wato BVAS goma sha bakwai.
Jihar Cross River
Samu kari