Jihar Cross River
Gwamnan Jihat Kuros Riba, Farfesa Ben Ayade, ya ayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin dan takara ɗaya tilo da zai iya gyara Najeriya ta koma kan tubali mai kyau.
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta sallami wasu shugabannin makarantun sakandare 12 kan samunsu da karbar rashawa daga dalibai. Ta kuma dakatar da wasu shida
Adamu Musa daga jahar Kano yana daya daga cikin sabbin kwamishinonin da Gwamnan jihar Kuros Ribas, Ben Ayade ya nada. Shine sabon kwamishinan harkokin gwamnati.
Yayin da ya rage kwanaki 49 a fita fagen zaben shugaban kasa, jam'iyyar APC ta yi rashin daya daga kusoshin da suka raine ta tun a matakin farko a Kuros Riba.
Wani bidiyo da ya bazu a intanet na Gwamna Ayade na Cross Rivers ya janyo cece-kuce, inda aka hango shi ya cire gilashi don kallon yan mata da ke rawa zigidir.
Bassey Otu, dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressive Congress a jihar Cross Rivers ya dakatar da kamfen dinsa don karrama wadanda suka mutu a Calabar.
A makon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Kuros Riba, Farfesa Ben Ayade, ya nada Malam Adamu Uba Musa, Bahaushe na farko a tarihi a matsayin Kwamishina a Jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kuro Riba sun damke wasu matasa hudu da ake zargi da yunkuri yi wa banki fashi da makami a jihar.Mutum biyar cikin tawagar sun tsere.
Hausawa da Fulani mazauna karamar hukumar Ogoja na jihar Cross Rivers sun bayyana goyon bayansu ga takarar sanata na Ben Ayade suna cewa baya nuna banbanci.
Jihar Cross River
Samu kari