Babban bankin Najeriya CBN
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana dalilin da yasa suka maka Buhari da CBN a kotu kan batun da ya shafi sabbin kudi da kuma karancin Naira. Ya fadi dalili da yasa.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya cigaba da nuna rashin amincewarsa da tsarin sauya fasalin naira da babban bankin kasa, CBN, ta yi da izinin Shugaba Buhari.
Babban bankin Najeriya ta karyata wata takarda da mutane ke yaɗawa a soshiyal midiya wacce ta yi ikirarin bankin ya kara wa'adin amfani da tsoffin takardun kuɗi
Babban bankin Najeriya bai kulle Fortal din cike Fom don karban lambobin maida tsohon kuɗi bankuna ba har zuwa karshen makon nan, lamarin ya saukaka wa mutane.
Za a ji ana binciken Godwin Emefiele a kan zargin satar kudi, taimakawa kungiyoyin ta’addanci, kawowa kasa barazanar tsaro da cin dunduniyar gwamnatin Buhari.
Raji Fashola ya ce Muhammadu Buhari bai sabawa kotun koli ba, ya ce shugaban kasa ya dauki mataki na tsaka-tsakiya ne domin ayi maganin kuncin da jama’a ke ciki
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya koka kan rashin sababbin kuɗaɗe a hannun mutane. Gwamnan ya bayyana cewa, har yau baya da sabbin kuɗin a hannun sa.
Babban bankin Najeriya (CB?) ya fara daukar matakan ragewa al'umma radadin wahalar da suke sha sakamakon karancin takardun naira a hannu bayan canjin kuɗi.
Wasu rahotanni da ke shigo mana yanzu haka sun nuna cewa shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu, da gwamnoni uku sun zauna da Abubakar Malami a birnin Abuja.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari