Jihar Benue
Sanata mai wakiltar Benue ta Kudu, Abba Moro ya ce sabanin ra'ayi ne rikicin da PDP ke fama da shi amma jam'iyyar ba ta rabe zuwa gida biyu da zai a sauya sheka ba.
NiMet ta yi hasashen ambaliya a Adamawa, Taraba da Benue saboda mamakon ruwan sama, ta bukaci mazauna da hukumomi su dauki matakan kare rayuka da dukiyoyi.
Akalla 'yan bindiga 200 dauke da mugayen makamai ne suka kashe dan sanda a Babanla da ke Kwara, tare da fasa kasuwa. Sannan a suka kashe wani dan sanda a Benue.
Tsohon ministan a gwamnatin shugaba Buhari da Shehu Shagari kuma shugaban PDP da kungiyar dattawa Arewa, Audu Ogbeh ya rasu yana da shekara 78 a duniya.
Ana fargabar makiyaya sun kashe mutane 9 ciki har da dan sanda a Benue, yayin da matsalar tituna ke hana jami’an tsaro isa cikin gaggawa domin ceto rayuka.
A labarin nan, za a mai dakin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa kudin da take raba wa talakawan kasar nan bai fio=to daga baitul mali ba.
Mazauna yankin ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a jihar Benuwai sun shiga alhini bisa wani kisan wulaƙanci da aka yi wa sabon ango da abokinsa a yankin.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne bayan an sanya su wani aiki.
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
Jihar Benue
Samu kari