Jihar Benue
Aƙalla mutum 43 aka kashe a hare-haren da 'yan bindiga suka kai Gwer da Apa a jihar Benue. Maharan sun kai farmaki da dare, inda suka buɗe wuta a garuruwan.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya nuna rashin gamsuwa da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce bai tabuka komai ba a cikin shekara biyu.
Cif Moses Ayom ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na bukatar zango na biyu domin karisa muhimman ayyaukan gyara da ya fara a Najeriya.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kashe ɗan sanda da wasu mutane uku a Benue. Fiye da 30 aka ce sun mutu a hare-haren da aka kai sassan jihar.
Makiyaya dauke da miyagun makamai sun harbe Fr. Atongu a hanyar Makurdi–Naka, sun sace mutum 2. An garzaya da shi asibiti domin likitoci su ceto rayuwarsa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an shiga jimami bayan rasuwar fitaccen Fasto Ayuba Azzaman David, wanda ya rasu sakamakon hatsarin mota a Kaduna.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi martani kan jita-jitar cewa zai fice daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya bayyana cewa babu kamshin gaskiya a ciki.
An fara zarge-zarge kan makomar siyasarsa da Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya ƙauracewa taron da APC ta shirya don mara wa Bola Tinubu baya a 2027.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya nuna kwarrin gwiwar cewa PDP ba zata ruguje ba. Ya tabo batun jam'iyya dayaa Najeriya.
Jihar Benue
Samu kari