Jihar Bauchi
Wata kotun daukaka kara dake zamanta a garin Jos ta sanar da yanke hukuncin kisa akan wani matashi Jibril Idrisa wanda ta kama da laifin halaka mahaifinsa har lahira sakamakon rikicin kudi naira dubu hamsin da shida (N56,000) a ja
Ya ce shugabanin jam'iyyar, da dan takarar gwamnan da kuma masu ruwa da tsaki a jam'iyyar sun zabi Tela ne saboda biyaya da sadaukar da kai da yayi domin ganin jam'iyyar PDP ta cigaba a jihar. Zainabari ya ce da farko Sanatan ya y
“Za’a samu cigaba sosai Idan shiyyar Arewa maso gabas ta samu shugaban kasa, musamman shawo kan matsalolin tsaro da suka dabaibaye yankin, bugu da kari idan ba dan shiyyar ba, babu wanda zai iya kawar da wannan matsala.” Inji shi.
Mun samu rahoton cewa gwamnan jihar Bauchi, Muhammad Abdullahi Abubakar, ya zamto zakaran da ya cafke tikitin takara a zaben fidda gwanin takarar kujerar gwamnan jihar Bauchi na karkashin jam'iyya mai ci ta APC.
Jam'iyyar APC ta tantance gwamna Mohammed Abdullahi Abubakar, Farfesa Mohammed Ali Pate, Captain Bala Jibrin da Dr. Ibrahim Yakubu Lame a hedkwatan jam'iyyar da ke Abuja domin fafatawa a zaben fitar da gwani da za'a gudanar a rana
Jam'iyyar APC reshen jihar Bauchi, ta yiwa shugaban majalisar wakilai Dogara wankin babban bargo dangane da yadda ya yi amfani da ita tamkar wani tsani domin cimma burikansa da ta misalta lamarin a matsayin cin moriyar Ganga.
Mun samu cewa a ranar Juma'ar da ta gabata ne uwargidan gwamnan jihar Bauchi, Hajiya Hadiza Abubakar, ta sha alwashin hada gwiwa da dukkanin masu ruwa da tsaki wajen yakar ta'ammali da muggan ƙwayoyi a fadin jihar.
Da take ganawa da manema labari yau, Talata, a gidanta, Maryam ta bayyana ta samu kira ranar Litinin daga wata lamba bayan ta dawo gida daga gidan ‘yar uwarta inda aka sanar da ita cewar ta duba kofar gidnta akwai wani kunshin tak
Duk da kasancewar APC ce ta samu nasara a zaben, jam’iyyar ba ta iya samun nasara a karamar hukumar Bogoro da shugaban majalisar wakilai Yakubu Dogara ya fito ba. Jam’iyyar PDP ta samu kuri’un da suka ninka na APC a karamar hukuma
Jihar Bauchi
Samu kari