Aliko Dangote
Matatar Dangote da kamfanin man Najeriya na NNPCL sun yi sabani kan yadda farashin mai yake a tsakaninsu. Dangote ya ce ba a Naira ya sayar da mai ba ga NNPCL.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya bayyana farashin da zai sayar da fetur wanda ya samu daga matatar Dangote da ke a jihar Legas. Farashin na watan Satumba ne.
Kamfanin mai NNPCL ya fara lodin man fetur daga matatar Dangote a ibeju Lekki Axis na Legas. An rahoto cewa motocin NNPCL sun fara dakon man a ranar Lahadi.
Bayanan da aka samu na nuni da cewa farashin fetur na iya saukowa zuwa N857 da N865 kan kowace lita. Wannan na zuwa ne yayin da NNPCL ya fara jigilar man Dangote.,
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matatar man Dangote za ta fira fitar da man fetur daga ranar Lahadi. Gwamnatin ta ce kamfanin NNPCL kadai za a ba fetur.
Danote ya ce yan kasuwar man fetur sun kai shi kara wajen Bola Tinubu kan yadda ya karya farashin diesel. Yan kasuwar sun ce farashin yana barazana garesu.
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya roki al'umma addu'o'i domin ubangiji ya hada kan attajiran jihar guda biyu, Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu domin samun cigaba.
Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan zai fara dauko man fetur zuwa cikin kasar nan. Matakin na zuwa bayan kamfanin NNPCL da Dangote.
Aliko Dangote
Samu kari