Aliko Dangote
Fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Femi Otedola ya fadi yadda marigayi Umaru Musa Yar'Adua ya rusa shirinsu da Aliko Dangote na mallakar matatun mai.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya shiga taron majalisar tattalin arziki watau NEC a fadar gwamnatin tarayya da ke birnin Abuja.
Matatar man Dangote za ta rika samar da jimillar lita miliyan 25 na man fetur ga kasuwannin Najeriya a kullum daga watan Satumba. Gwamnatin tarayya ta bayyana hakan.
Hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa majalisar zartarwa da Bola Tinubu ne za su tsayar da farashin litar mai daga matatarsa.
Aliko Dangote ya yi jawabi yayin da matatar Dangote ta fara fitar da man fetur da aka tace a Najeriya. Ya ce man fetur zai wadata a gidajen man Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu gidajen mai na kamfanin NNPCL sun kara kudin litar mai daga N568 zuwa N855 har N897 a wasu wuraren da aka tabbatar.
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote ya gabatar da sumfurin man fetur ɗin da matatarsata tace, ya ce man na ƴan Najeriya da Afirka
Mutane da dama sun nuna farin cikinsu yayin da matatar man Aliko Dangote ta shirya samar da man fetur a fadin kasar domin saukakawa al'umma yayin da ake tsadar mai.
Matatar mai ta Dangote ta shirya fara sayar da man fetur a kasuwa. Matatar da gwamnati na tsara yadda za a rika jigila tare da sayar da man fetur din a kasuwa.
Aliko Dangote
Samu kari