Aliko Dangote
Kungiyar dillalan man fetur ta IPMAN ta yi magana kan dalilin kasa fara jigilar man fetur daga matatar Dangote. Ta ce har yanzu suna kan tattaunawa ne.
Kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) ta cika da mamakin ikirarin da matatar Dangote ta yi na cewa ta na fitar da fetur akalla ganga 650, 000 a kullum.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya gayawa Tinubu abin da matatarsa za ta iya.
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bukaci NNPCL da ƴan kasuwa su daina shigo da mai daga ƙasashen ketare, su dawo gida.
Alamu sun nuna cewa kasar Ghana na Shirin fara jigilar fetur daga matatar Dangote da ke jihar Legas zuwa kasar ta maimakon cigaba da dakonsa daga ketare.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a fadarsa da ke Aso Rock a birnin Abuja.
Wani dan acaɓa ya rasu bayan karo da ya yi da tirelar Dangote a jihar Legas. Motar kamfanin Dangote ta markaɗa ɗan acaɓan har lahira yayin da suka yi karo.
Matatar Dangote ta ce za ta janye karar ne sakamakon bangarorin da ke cikin wannan kara sun fara tattaunawar sulhu biyo bayan tsoma bakin Shugaba Bola Tinubu.
Aliko Dangote wanda ya samu karayar arziki tun daga shekarar da ta gabata ya sake zama mafi arziki a Afirka. Arzikinsa ya karu da $15bn zuwa Oktobar 2025.
Aliko Dangote
Samu kari