Abun Al Ajabi
Wata yar Najeriya ta garzaya dandalin soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta bayan mijinta ya auri tsohuwar dalibarta a matsayin mata ta 2 shekaru 20 bayan aurensu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta yi kira ga cewar ya kamata a binciki mutanen da ba a san tushen arzikinsu ba bayan an kama su sannan a gurfanar da su a kotu.
Jami’an yan sanda sun kama wasu maza biyu kan horar da dan uwansu mai shekaru 35, Mohammed Sani da yunwa har lahira saboda zargin yana da maita a jihar Nasarawa.
Yan Najeriya sun garzaya soshiyal midiya inda suka yi martani kan wani bidiyo da ya yadu wanda ya nuna yar sanda na sanya wa matar gwamnan Osun dan kunne.
Wani matashi mai suna Edosa ya shiga hannun 'yan sanda kan zargin kisan makwabcinsa mai suna Promise saboda wata 'yar hatsaniya kan abinci a jihar Edo,
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya gagara isar da sako ga kabilarshi inda ya nemo mai fassara don isar da sako a gare su..
Tsohon dan takarar gwamnan Kano a jam'iyyar PRP a zaben 2023, Salihu Tanko Yakasai ya yi musayar yawu da wata budurwa da ta kira shi da dan midiya a twitter.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke Tasiu Al’amin-Roba, babban mataimaki na musamman (SSA) ga Abba Kabir Yusuf da kuma wani Abdulkadir Muhammad.
Wata kotun majistare da ke Ogba, Ikeja a jihar Legas ta bayar da belin wani yaro da ake zargi da satar keken da bai kai Naira 50,000 ba kan kudi naira miliyan 2.
Abun Al Ajabi
Samu kari