Abuja
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin tarayya, Femi Gbajabiamila ya bukaci shugabannin Arewa su mara wa Bola Tinubu baya don wa'adi na biyu a zaben 2027.
An samu asarar ran mutum daya bayan da aka yi fito na fito tsakanin jami'an 'yan sanda da mutanen gari a birnin tarayya Abuja. Wasu kuma sun jikkata.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta IHRC ta duniya a Najeriya ta roki alfarma wurin Shugaba Bola Tinubu game da zargin Abba Kyari inda ta bukaci ya yafe masa.
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
Malaman jinya sun musanta cewa an dakatar da yajin aiki, tana mai cewa ministan lafiya ba shi da ikon yanke hukunci a madadinsu. NANNM za ta yi zama gobe.
Bayan kungiyar kwallon kafa ta Super Falcons ta lashe gasar WAFCON, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya gwangwaje cocin kocin Super Falcons, Justine Madugu da kyaututtuka
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya halarci taro tare da sauran manyan ’yan siyasa da sarakunan gargajiya da suka hada da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Hon. Nnanna Kalu matsayin mamban NASC ya jagoranci taron majalisar zartarwa a fadar shugaban kasa da ke Aso Rock Villa, Abuja.
Abuja
Samu kari