Abuja
Darakta-Janar na hukumar NDE, Silas Agara, ya ce an fara diban yan Najeriya aiki inda za a fara rajista a yanar gizo daga 28 ga Yuli zuwa 11 ga Agustan 2025.
An cakawa jami’ar hukumar NSCDC Akpan Blessing wuka a Abuja, kuma asibitoci sun ki karɓarta saboda babu rahoton ‘yan sanda har dai daga karshe rai ya yi halinsa.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama 'yan wasan Super Falcons da $100,000, gidaje da lambar OON bayan sun doke Morocco da 3-2 a gasar WAFCON ta 2025 a Maroko.
NiMet ta hasashen ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a fadin Najeriya tare da yiwuwar ambaliya a Bauchi, Filato, Jigawa, Kaduna da wasu jihohin Arewa biyu.
Masu damfara na amfani da ₦500 a matsayin gudunmawar karya don satar bayanan sirrin jama'a da safarar kudi ta hanyar bude asusu a bankunan intanet.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Alhaji Aliko Dangote ya yi murabus daga shugabancin kamfaninsa na sashen siminti domin mayar da hankali wani bangare.
Jam’iyyar SDP ta rusa kwamitinta na kasa tare da ficewa daga hadakar Atiku, tana mai cewa za ta tsayar da ‘yan takara nata a babban zaben 2027 mai zuwa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaba, Bola Tinubu ya shiga ganawa da wasu daga cikin tsofaffin gwamnoni a Najeriya da suka yi mulki tare tun a shekarar 1999.
NiMet ta hasashen guguwa, yayyafi da ruwa mai karfi a sassa da dama, ta shawarci jama’a da su kula da ambaliya, iska, da kuma katsewar harkokin yau da kullum.
Abuja
Samu kari