Bola Tinubu
Sanata Garba Maidoki mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa ya bukaci gwamnati ta yi abin da ya dace kan 'yan bindiga. Ya ce an san inda suke.
Gwamnatin Najeriya ta la’anci juyin mulkin soja a Guinea-Bissau, tana cewa matakin ya barazana ga dimokuraɗiyya, tsaro da kwanciyar hankali a yanki baki ɗaya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Ya ce rasuwarsa babban rashi ce.
A labarin nan, za a ji yadda manyan adawa na ADC suka fara daukar matakan tunkarar babban zaben 2027 yayin da ake hade kan 'ya'yan jam'iyya kafin lokacin.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Timpre Sylva ya bayyana Mista maki a kan yadda hukumar EFCC ta bayyana shi da wanda ya yi badakala.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar 'yan sandan Najeriya ta janye jami'anta da ke gadin manya. Sai dai a baya an sha yin irin wadannan alkawuran.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin daukar sababbin yan aanda da sojoji, ya kakaba dokar ta baci kan matsalar tsaro a kasar nan.
Tinubu ya nada mutane 3 matsayin jakadun Najeriya a kasashen uku. Ana ganin nadin ya da ce saboda sun san makamar aiki, musamman a bangaren tsaro da diflomasiyya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ayo Oke, a matsayin Jakada. Ya taba shiga badakalar kudi a baya.
Bola Tinubu
Samu kari