Bola Tinubu
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa shugaban kasa Bila Ahmed Tinubu bai da abokin hamayya a Kaduna a zaben shekarar 2027.
Yayin da Bola Tinubu ya kai ziyara jihar Kaduna, wani mutum da ba a san ko wanene ba ya yi ƙoƙarin kutaawa kusa da.shugaban yayin da yake jawabi a yayin taro.
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya sanya sunan Dauda Kahutu Rarara a wata hanya
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya koma Legas ne bayan ya kammala wa'adi na biyu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana koyon darasi daga wajen masu sukarsa. Tinubu ya nuna cewa duk abin da ya yi sai sun ci masa mutunci.
Mai martaba Tor Tiv, James Ayatse ya yi bayanai a gaban Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a Benue. Ya ce suna fuskantar kisan kare dangi daga 'yan ta'adda.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a jihar Benue yayin ziyarar da ya shirya kai wa. Shugaban kasan ya isa jihar ne a ranar Laraba, 18 ga watan Yunin 2025.
Bola Tinubu
Samu kari