Bola Tinubu
Gwamnatin jihar Benue ta ba da hutu domin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai jihar. Ta ce ziyarar na da matukar muhimmanci sosai.
tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Bola Tinubu yana ikirarin dimokuradiyya yana yana take ta. Ya ce Tinubu na shirin dagula tarihin 12 ga Yuni.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta tabbatar da aniyar tattaunawa da yan bindiga da suka addabi al'umma domin kawo zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, Ganiu Nafiu, ya shiga jerin jaruman da ke nadamar tallata Bola Tinubu a zaben 2023.
Peter Obi ya ce Bola tinubu ya yi abin da ya dace kan matakin kai ziyara jihar Benue. Obi ya bukaci Tinubu ya ziyarci garin Mokwa na jihar Neja saboda ambaliya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin yaki da matsalar tsaro. Rundunar 'yan sandan Najeriya ta soki matakin.
A wannan labarin, za a ji cewa hadimin Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Oliver Okpala ya bayyana takaicin yadda aka tayar da hayaniya a taron jam'iyya.
Ministan sadarwa a mulkin Buhari, Adebayo Shittu ya yi gargadi kan batun ajiye Kashim Shettima a 2027. Ya ce APC za ta shiga rudani idan aka ajiye Shettima.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta zargi Gwamna Babagana Zulum kan abin da ya faru a Gombe inda ta bukaci ya nemi afuwa bayan hari kan Abdullahi Ganduje.
Bola Tinubu
Samu kari