Bola Tinubu
Jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwas ya shawarci jam'iyyar a kan yadda za a sasanta rikicin da ake fuskanta bayan ficewar Nasir El-Rufa'i.
Rahotanni sun bayyana cewa akwai shirin da wasu 'yan siyasa ke yi na jawo tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan ya sake neman kujerar a zaben 2027 mai zuwa.
Wata majiya ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara shirin nada jakadun kasar a kasashen waje domin karfafa alakar diplomasiyya a tsakaninsu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan rikicin siyasar jihar Ribas musamman tsakanin Fubara da Wike yayin da shugaban APC ya yi barazanar tsige gwamna.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Chukwuemeka Cyril Ohanaemere ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi raddi ga malaman coci da suka ce gwamnatinsa ba ta tafiya kan daidai. Ya ce yana kan hanyar samar da ayyuka ga matasa miliyan 10.
Tsohon ministan wasanni, Barista Solomon Dalung ya yi barka da shigar EL-Rufa'i zuwa SDP. Dalung ya ce SDP ce za ta gina kasa mai kyau a fadin Najeriya.
Daya daga cikin jagororin PDP, Kola Ologhondinyan ya bayyana cewa APC ta kwana da sanin cewa akwai gagarumin shirin da zai kawo karshen mulkinta a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce an cire tallafin man fetur ne domin kare goben Najeriya. Ya fadi haka ne yayin kaddamar da taron matasan Najeriya a Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari