Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan kiyashin da aka yi wa masu zuwa daurin aure daga Kaduna zuwa jihar Plateau. Ya ce ba za a lamunci hakan ba.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027, ana zargin cewa APC na kokarin cire Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima daga tikitin 2027, saboda rikice-rikicen siyasa.
Wasu 'yan Najeriya da suka makale a Ira da Isra'ila sun nemi hukumomi su hanzarta ceto su yayin da ake cigaba da ruwan makamai ta sararin samaniya.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fito ta yi magana kan zargin cewa an jefu shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta ce ko kadan babu kamshin gaskiya a cikin jita-jitar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da gargadi kan fara ruguza allunan tallan Bola Tinubu a takarar zaben 2027. Yan sanda sun ce za su hukunta wanda aka kama.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai da wata barazana a babban zaben shekarar 2027 da aƙe tunkara.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi kalamai masu kaushi kan masu sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su yi komai ba lokacin da suke mulki.
Tinubu zai kai ziyara ta mako guda zuwa Saint Lucia daga 28 ga Yuni, inda zai shafe kwanaki biyu yana ziyarar aiki, sannan sauran kwanaki kuwa ya hutu a cikin kasar.
Tinubu ya karrama Kanar Abubakar Dangiwa da lambar CFR a Kaduna, saboda rawar da ya taka wajen kare dimokuraɗiyya tun bayan soke zaɓen 12 ga Yuni, 1993.
Bola Tinubu
Samu kari