Aminu Waziri Tambuwal
Ayodele Fayose ya yi farin ciki da abin da ya faru da Jam’iyyar PDP a zaben Sokoto. Fayose ya ce Aminu Waziri Tambuwal ya yaudari duk wadanda suka taimake sa.
Za a ji a wasikar da Gwamnan Bauchi ya aika ga Shugaban kasa, ya nemi a cafke ‘Dan takaran APC ganin APC ta jawo rikici akwai Akuyam, Misau, Akuyam da Alkaleri
A zaben shekarar nan, wasu daga cikin ‘ya ‘yan manyan Najeriya sun nemi kujerun siyas, za a ji yadda ‘Ya ‘Yan Gwamnoni da Saatoci suka kaya a zabukan na bana.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Sokoto, ta yi kira ga mambobin ta da su tabbatar sun yi duk mai yiwuwa wajen tsare ƙuri'un su a ranar zaɓen.
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya lallasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC a akwatin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal a Sokoto.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ce jam'iyyarsu ta PDP za ta karbi sakamakon zaben da aka yi a ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu da tsarkakkiyar zuciya.
Nyesom Wike ya bada labarin yadda suka lallabi Bola Tinubu ya yi wa PDP aiki a zaben 2019. Gwamnan ya fadi amanar da Tinubu ya yi wa Muhammadu Buhari da APC.
Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.
Gwamna Aminu Tambuwal ya tarbi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Sokoto yayin da ya je jihar don yin kamfen dinsa.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari