Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta fito ta musanta batun ciyo bashin makudan kudade da aka ce domin gudanar da ayyuka.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo yayin ziyara a gidansa da ke jihar Ogun.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya gurfana a gaban kwamitin shari'a na jihar da aka kafa domin binciken wasu almundahana da ake zarginsa da aikata.
A ranar Laraba, Sanata Aminu Tambuwal ya tuna haduwarsu ta karshe da Herbert Wigwe yayin da majalisar dattawa ta bukaci a gudanar da bincike da kyau kan hatsarin.
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi Allah wadai tare da barranta kanta da kalaman wani darakta a jihar ga Shehu Usman Dan Fodiyo yayin wani taron siyasa a jihar.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Kotun daukaka kara mai zama a Abuja ta kawo karshen taƙaddama kan kujerun santan Sokoto ta kudu na sanatan Sokoto ta arewa a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yi abin a yaba inda ya ba da mukaman masu ba shi shawara 64 a mazabarshi a jihar Sokoto.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari