Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi Allah wadai tare da barranta kanta da kalaman wani darakta a jihar ga Shehu Usman Dan Fodiyo yayin wani taron siyasa a jihar.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Kotun daukaka kara mai zama a Abuja ta kawo karshen taƙaddama kan kujerun santan Sokoto ta kudu na sanatan Sokoto ta arewa a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yi abin a yaba inda ya ba da mukaman masu ba shi shawara 64 a mazabarshi a jihar Sokoto.
Kotun Daukaka Kara ta saka yau Asabar a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben Sanata Aminu Tambuwal da kuma Aliyu Wamakko duk a cikin jihar Sokoto.
Akwai wasu gwamnonin jihohi da ake tuhuma da rashin zama a garuruwansu,. An kawo jerin Gwamnonin APC da PDP da su ke mulki daga wajen Jihohinsu a Najeriya.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun jiha da na tarayya ta tabbatar da nasarar Aminu Waziri Tambuwal a zaben Sanatan jihar Sakkwato ta kudu.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa wanda ya gada ya miƙa masa ragamar mulki babu ko naira ɗaya a asusun gwamnati, duƙ da haka ya yi aiki.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari