Aminu Waziri Tambuwal
APC ta tsaida ‘Dan takara a Sokoto daf da lokaci zai kure. A zaben 2023 mai zuwa, Jam’iyyar APC ta ba Mutumin da yake da Digiri 6 takarar Mataimakin Gwamna.
Za a ji cewa akwai Gwamnoni masu-ci da tsofaffin Gwamnoni 12 da za su yi takarar Sanata a karon farko, sannan akwai tsofaffin Gwamnoni 16 da ke neman tazarce.
Bola Tinubu zai shiga farautar wanda zai zama Mataimakinsa a APC, zai hadu da Gwamnoni. Babu mamaki Gwamnonin APC su taka rawar gani wajen yin wannan aiki.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2023, Atiku Abubakar, ya yi ganawar sirri da gwamnoni da aka zaba a karkashin jam'iyyar. Wasu majiyo
Tambuwal ya janye daga takara ne a ranar Asabar din da ta gabata, ya kuma bukaci magoya bayansa da su zabi Atiku Abubakar, wanda a karshe ya zama dan takarar sh
Shugaban cocin Omega Fire Ministries, Apostle Johnson Suleiman, yana tantamar cewa kudu za ta iya fitar da shugaban kasar Najeriya a shekarar 2023. Ya bayyana h
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal zai shiga takarar Sanata a majalisar Dattawa a zaben 2023. Haka Tambuwal ya yi a zaben 2019, ya koma Gwamna bayan ya sha kashi.
Wasu bayanai da suka fito sun nuna yadda gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto ya nemi shawarin mutum uku kafin ya sanar da janye takara da kuma komawa bayan Atiku.
Kakakin kungiyar kamfen din Tambuwal ya ce gwamnan na jihar Sokoto ya dagawa Atiku Atiku kafa ne a yayin zaben fidda gwanin PDP saboda kishin sa ga kasar nan.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari