Aminu Waziri Tambuwal
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kashe dan Banga, sun yi garkuwa da ɗan wani mamban majalisar dokokin jihar Sakkwato.
A wata wasika, Dr. Sam Amadi yace ba zai karbi tayin mukamin Darekta a kwamitin yakin neman zaben PDP ba. Amadi yace aikinsa ba zai bar shi ya shiga PDP ba.
Darakta janar na kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya ce sam APC bata nuna halayyar hadaka ta Najeriya ba.
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan jihar Sakkwato ya tabbatar da cewa ya ɗauki matakin dakatar da biyan malaman jami'ar jiha albashinsu har sai sun koma.bakin aiki.
Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.
A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto, ya maye gurbin takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi a shugabancin kungiyar gwamnonin Najeriya, Punch ta ruwaito.
Sanata Jonah Jang yace tun da farko akwai shirin da aka yi tsakanin Iyorchia Ayu da Aminu Waziri Tambuwal domin a hana Nyesom Wike takarar shugabancin kasa.
Kungiyar Peoples Democratic Party Governors Forum tace Aminu Waziri Tambuwal ne shugabanta har gobe. Darekta Janar na kungiyar gwamnonin PDP ne ya yi jawabi.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari