
Arsenal







Kotun Kolin Najeriya ta kori karar da Sanata Adeyemi ya kalubalanci nasarar Ododo a zaben fidda gwanin ɗan takarar APC a zaben gwamnan jihar Kogi.

'Yan sanda a kasar Uganda sun kama wasu magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal su 8 sakamakon kamasu da suka yi suna shagalin murnar nasararsu kan Man U.

dan wasan wanda ya sawa kasar ingila riga yace ayana alfaharin kasancewarsa a matsayin da zai iya taimakawa wasu domin ganin sun kai ga nasa a rasyuwarsu ta yau

Tsohon Gwamnan Abia ya yunkuro, ya na neman sayen jari a Arsenal da ke Ingila.Sanata Orji Uzor Kalu ya na sha’awar zuba kudi a Arsenal domin su ci gasar Turai.

‘Dan wasa Bukayo Saka ya tabbatar da cewa zai bugawa kasar Ingila a shafinsa na Twitter. Iyayen Saka ‘Yan Najeriya ne, amma ya ki yarda ya bugawa Najeriya.

Demba Ba ya shiga sahun Ozil Mesut a kan kira game da cin kashin da ake yi a Sin. Musulman ‘Yan kwallon biyu sun nuna kishi, sun soki abin da ya ke faruwa.

Cutar COVID-19 ta saki Kocin Arsenal bayan kusan makonni 2 ya na faman jiya. Mai horas da ‘Yan wasan na kungiyar Arsenal ya bayyana wannan a gidan talabijin.

Sanin kowa ne a yanzu cewa harkar kwallon kafa ya girmama sosai ta yadda ba wai yara ko matasa bane kadai ke goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa ba, a’a, har ma da manyan mutane, kamar yadda Atiku Abubakar ya tabbatar.

A ‘Yan wasan kwallon kafa 30 da su ka yi zarra wajen kyautar Ballon D’or. Liverpool ta na da ‘yan wasa 7, Man City 5, Real Madrid da Juventus da Ajax sun samu 2. Bayern Munchen da Arsenal 1.
Arsenal
Samu kari