Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya soke zaman sa da gwamnonin APC, da aka shirya gudanarwa duk da dun fara hallara a Aso Villa.
Dangane da zaben shugaban kasa na 2023 da ke karatowa, an bai wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar shawarar hakura da takara don samun zaman lafiy
Kungiyar matasan kudancin Kaduna sun ayyana. goyon bayan tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, domin yq zo ya gyara ɓarnar da akai a jihar su.
Shugaban jam’iyyar NCP kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2019 na jam’iyyar, Yunusa Salisu Tanko ya bayyana goyon bayan sa akan shugabancin dan kudu,
Yayin da jita-jitar Atiku Abukakar ya gana da gwamnonin APC da wasu ƙusoshon jam'iyyar, tdohon mataimakin shugaban ƙasan ya fito ya faɗi abin da ya wakana.
Kayode Fayemi ya ce gwamnoni su na goyon bayan bangaren shari’a da majalisa su ci gashin kansu, ya ce mukarrabai suka ba Muhammadu Buhari gurguwar shawara.
Babban kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja, Ranar Litinin ta ƙi amince da bukatar dakatar da shirin tsige mataimakin gwamnan Zamfara, Mahdi
Wasu su na so Gwamnan CBN ya nemi Shugaban kasa a zaben 2023. Tun lokacin da Atiku Bagudu ya jagoranci gwamnonin APC suka ziyarci Daura aka fara wannan shiri.
Mutum biyu kenan daga cikin gwamnatin jihar Gombe ta jam'iyyar APC suka yi murabus ɗaga kujerarsa cikin mako biyu da suka wuce, Gadam zai canza sheka a cewarsa.
Siyasa
Samu kari