Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya caccaki gungun yan majalisar dokokin tarayya da suka kai kararsa hedkwatar jam'iyyar APC kan yadda yake kama karya.
Majalisa ta koka, tace N134bn da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ware mata a kasafin 2022 ba za su isa ba. Benjamin Kalu yace kason kowa ya karu a 2022.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Delta, tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya da sauran dumbin magoya bayansu sun fice daga jam'iyyar APC, zasu koma PDP.
Shugaban matasan APC yace za su goyi bayan duk matashin da ya tsaya takara. Abubakar Sadiq Fakai ya bada shawarar yadda za a dauko ‘Dan takarar Shugaban kasa.
Jam'iyyar PDP ta tsayar da dan takarar shugabancinta gabanin babban taronta da zai guduna anan gaba kadan cikin wannan watan na Oktoba. An bayyana sunan wanda y
Wani dan majalisar wakilai ya zargi jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki da kulla makirci don yin magudi ga sauran jam'iyyun adawa a babban zaben 2023.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Ken Nnamani, ya yaba da gudunmawar da babban jagoran Jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu, ya bayar ga ci gaban dimokradiyya.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta kirayi APC ta rungumi gazawarta hannu biyu, ta daina koke koke tana labewa da wasu abubuwa na daban, domin yan Najeriya sun gaji
Shugabannin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) daga arewa a ranar Laraba sun gudanar da taron hadin kai gabanin babban taron jam’iyyar na kasa da za a yi.
Siyasa
Samu kari