Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Shugabannin NEC na jam’iyyar PDP za su yi wani muhimmin zama a ranar Talata. Watakila a karshen wannan zama a san daga inda ‘dan takarar PDP zai fito a 2023.
Wata kungiyar kudu maso gabas ta bayyana cewa akwai yiyuwar yankin ya fice daga kasar, idan dan kabilar Igbo bai gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari ba a 2023.
Da alamu jam'iyyar APC ba za ta gudanar da taronta na gangami ba ganin yadda kotu ta ba da umarnin kada ma a fara batun taron saboda wasu dalilai na siyasa.
Mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya dauki mataki game da zaben 2023. Yemi Osinbajo ya fadawa Shugaban kasa Buhari, zai so ya gaji kujerarsa.
Tsohon dan majalisar wakilai daga Kaduna, Samaila Suleiman, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. Bai fadi ina zai koma ba.
Wasu makusantan tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso suka ziyarci Ibrahim Shekarau a Abuja a ranar Alhamis domin lallaba shi ya dawo jam'iyyar PDP.
Wasu jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a karamar hukumar Obanliku a jihar Cross River su biyar sun sauya sheka zuwa Peoples Democratic Party.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya yi kira ga duk ‘yan siyasa da ke rike da mukaman gwamnati da su yi murabus kafin su yi takara.
Tun dawowar mulkin demokradiyya a Najeriya a shekarar 1999, akwai wasu mutane a kasar da suka shiga siyasar aka fara dama wa da su kuma har yanzu suna nan ba su
Siyasa
Samu kari