Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Gwamnan jam'iyyar APC da kotu ta ce ta kora saboda komawarsa APC daga PDP zai kai kara kotu. Ya rubuta doguwar kara da ke kalubalantar umarnin kotun tarayya.
Majalisar dattawan Najeriya ta magantun kan bukatar a ba 'yan fursuna damar kada kuri'a a zaben 2023 mai zuwa. Majalisar ta bayyana dalilai da tsarin mulki.
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Kano ya nemi jiga-jigan PDP su lallabo Kwankwaso matukar suna son PDP ta ci gaba da samun karbuwa a jihohin Arewacin Najeriya.
Wani Farfesa a Jami'ar Benin, Godspower Ekuobase, ya shiga jerin masu neman takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Farf
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC tace har yanzun lavari kawai take ji amma ba ta samu kwafin sahihiyar takardan hukuncin da Kotu ta yanke ba kan gwamna
Gwamna Nasir El-Rufai ya ce mace za ta iya zama gwamnan Jihar Kaduna a 2023 musamman idan aka yi la’akari da yadda mata da dama suke da karfi a jihar, Premium
Laolu Akande ya ce kwanan nan mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo zai yi magana a kan 2023, ya ce babban burin Osinbajo shi ne ya bautawa al’umma.
Jam'iyyun siyasa Najeriya mafi adadin mambobi All Progressives Congress APC da Peoples Democratic Party PDP sun fuskanci matsalolin shugabanci a shekarun baya.
Gwamnonin jihohin APC ne suka yi sanadiyyar da Mai Mala Buni ya rasa kujerar shugaban jam’iyya. Sauran gwamnonin da ake ganin su na goyon bayansa sun janye.
Siyasa
Samu kari