Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Nentawe Yilwatda, shugaban APC na kasa, ya nada mashawarta na musamman da mataimaka ciki har da Danladi Sankara domin inganta gudanarwar jam'iyyar a kasa.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, INEC ta ce naira biliyan 100 da aka ware domin gudanar da babban zaben 2023 a kasafin kudin sabuwar shekara ba zai isa ba.
Gwamnan jihar Kebbi, Atiku Abubakar Bagudu, ya sallami shugabannin kananan hukumomi 21 da kansilolin jihar baki ɗaya a wata sanar da aka fitar ranar Alhamis.
Yawancin unguwanni a jihar Anambra sun yi tsit babu kowa yayin da mazauna yankin suka shige gida saboda dokar zaman gida na sati guda gabannin zaben gwamna.
Jam’iyyar PDP ta wargaje bayan Tambuwal da wasu Gwamnoni sun dawo da Mimiko. Kwanakin baya jiga-jigan PDP suka sa Dr. Olusegun Mimiko ya bar jam’iyyar ZLP.
Shugaba Buhari na Najeriya ya ce zaj kafa tarin cike gibin kayayyakin more rayuwa kafin ya sallami kujerar shugabancin kasar a zabe mak zuwa. Ya ce aiki ne da b
Mun kawo Abubuwan da ya kamata ka sani a kan ‘Dan takarar Gwamnan APC a zaben Anambra. Za a ji takaitaccen bayani a kan Sanata Andy Uba wanda yanzu Sanata ne.
Kungiyar gwamnonin kudu maso gabas ta bayyana cewa za ta gana da gwamnatin tarayya kwanan nan kan lamarin shugaban yan kungiyar awaren IPOB, Mazi Nnamdi Kanu.
Hadimin gwamnan jihar Neja mai shekaru 36, Mohammed Saidu Etsu, ya nuna ra'ayinsa na takarar kujerar shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Shugaban kwamitin riko na APC zai gana da wasu jiga-jigan APC don dinke barakar APC da kunno kai a jihar Oyo. An yi taron gangamin a Oyo kuma an samu matsala.
Siyasa
Samu kari