Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya bukaci a canja wa Najeriya sunanta. Garba ya wallafa wani rubutu ne a shafinsa
Zaben wanda zai marawa baya ya zama ‘dan takarar jam’iyyar APC ya sa kan Gwamnan Ogun ya rabu biyu ganin Mataimakin shugaban kasa da Bola Tinubu su na takara.
Ben Ayade ya yi magana a kan takarar Jonathan a APC. Mai neman takarar Shugaban kasa a APC ya bayyana abin da zai yi muddin aka tsaida masu Goodluck Jonathan.
Sanata Rochas Okorocha, ɗan takarra shugaban ƙasa a APC, ya ce Buhari akwai kwanya, zata iya yuwuwa wanda yake son ya gaje shi zai ba kowa mamaki nan gaba.
Bayan shekaru 6 yana tare da Muhammadu Buhari, Ita Enang ya fara shirin barin fadar Shugaban kasa, ya koma siyasa da kyau, zai nemi Gwamna a jihar Akwa Ibom.
A daidai lokacin da Najeriya ke shirin tunkarar zaben 2023, an nada wasu yan siyasa da za su jagoranci yakin neman zaben wasu yan takara a jam'iyyun APC da PDP.
Jim kaɗa bayan ganawa da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhqri, gwamna Ben Ayade ya ce zai nemi takarar kujerar shugaban ƙasa a babbak zaɓen 2023, zai nemi shawari.
A yayin ake cigaba da yada jita-jitar cewa tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan zai fice daga Jam'iyyar PDP ya koma APC, kawo yanzu APC bata ce komai ba; shug
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga ganawar sirri da Aminu Tambuwal a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Ba a san dai dalilin ganawar shugaban kasar ba..
Siyasa
Samu kari