Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Duk da yawan zuwansa fadar Aso Villa, Dr. Goodluck Jonathan bai samu goyon-bayan Shugaba Muhammadu Buhari da wasu kusoshin jam’iyyar APC a kan sauya-sheka ba
Ministan kwadago na kasa, Chris Nwabueze Ngige yana ganin ya kamata mulki ya bar Arewa.Tsohon gwamnan na Anambra yace an yarda da tsarin karba-karba a APC.
Tsohon gwamna Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta wasu raɗe-raɗi da ke yawo da ke bayyana cewa yana shirin komawa APC ko sulhu da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje.
Wasu jiga-jigan siyasa a jihohinsu sun bayyana aniyarsu ta tsayawa takarar gwamna. Legit ta tattaro muku wadannan 'yan siyasa da suke hangen kujerun gwamna.
Yayin da ake fuskantar zaben 2023 na shugaban kasa, 'yan siyasa da dama suna bayyana ra'ayoyinsu kan wanda ya dace ya gaji shugaban kasa Buhari na Najeriya.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta bayyana cewa har yanzun ba ta ɗauki mataki kak cewa wani yanki ne zai fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaben 2023 ba.
Segun Sowunmi ya bukaci Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi da ya bar jam'iyyar APC zuwa PDP domin cimma manufarsa na son zama shugaban kasa koda ba a yanzu ba.
Dr Babangida Aliyu, ya bayyana cewa jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) ta sake yanke shawarar mika tikitin shugaban kasa ga arewa a zaben 2023 mai zuwa.
Femi Fani-Kayode ya yi ikirarin cewa gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, zai kayar da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar idan suka yi takara a 2023.
Siyasa
Samu kari