Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
Matar gwamnan Ondo Betty Anyawu ta na so ta yi takarar kujerar Majalisar Dattawa a inda ta fito, gabashin jihar Imo a zabe mai zuwa da za ayi a shekarar 2023.
Fadar shugaban kasa a ranar Litinin ta mayar da martani ga Bishop Mattew Hassan Kukah, bisa caccaka Shugaba Muhammadu Buhari da yayi a sakonsa na barka da Easte
Ibadan - Wani matashin Malamin addini dan shekara 40 ya ayyana niyyar shiga takarar neman kujeran shugaban kasar Najeriya a zaben 2023 da zai gudana a Febrairu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci wadanda ya nada mukaman siyasa da ke da burin yin takara a babban zaben 2023 da su ajiye mukaman nasu.
Hukumar INEC dake da alhakim shiryawa da gudanar da zabuka a Najeriya ta ce ko kaɗan ba ta damu da yawan mutanen dake nuna sha'awar takarar shugaban ƙasa ba.
A karshen makon nan da ya wuce ne aka ji labarin Kabiru Marafa ya shiga PDP. Sanata Marafa ya yi karin haske a kan labarin ‘barin’ APC tare da Abdulaziz Yari.
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa, ya ce a yanzu da 'yan Najeriya na kallon jam'iyyar PDP a matsayin fata daya tilo a garesu duba da yanayin kasar..
Kafin zuwan zaben fidda gwani na jam'iyyar APC manyan 'yan takarar kujerar shugabancin kasa sun fara shirya yadda za su yi nasarar yin caraf da tikitin APC.
Sanata Chris Ngige ya tabbatar da cewa zai yi takarar shugaban kasa. Wasu daga cikin daliban da suka koma gida saboda rufe jami’o’i sun fito sun masa kaca-kaca.
Siyasa
Samu kari