Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aika da sakon gargadi ga masu neman takara. Ya ba da tabbacin cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na kato bayan kato.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aika da sakon gargadi ga masu neman takara. Ya ba da tabbacin cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na kato bayan kato.
A wani sabon cigaba da zai bawa yan Najeriya mamaki, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa shugaban majalisa Ahmad Lawan ya yi takara a zaben fidda gwani na Y
Daruruwan masu zanga-zanga ne suka mamaye sakateriyar APC a ranar Talata domin nuna adawa da ba da tikitin mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar, Punch ta ruwait
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a wata fira da ya yi, ya ce dama can Bola Tinubu en ɗan takarar da yake fatan ya gaje shi kuma zai ba shi goyon baya 100%.
Tsoffin daraktocin hukumar zabe mai zaman kanta da kuma masu hasashe a Najeriya sun yi gargadin cewa jam’iyyun siyasa na iya fuskantar rikici kan zaben fitar da
Wani dan gani kashenin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party a jihar Sakkwato, Jamilu Sufi ya ce ana yi masa barazanar kisa saboda Peter Obi.
Yayin da APC ta rasa Sanatoci uku a majalisar dattawan ƙasar nan, wani ɗan majalisar wakilai ta sanar da sauya sheka daga jam'iyya mai mulki zuwa Accord Party.
Shugabannin kungiyar Inyamurai a fadin jihohin arewa 19 sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APGA, Farfesa Peter Umeadi a 2023.
Sanatoci uku daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC, sun yi murabus daga jam'iyyar mai mulki a kasa kamar yadda The Punch ta rahoto. Yan majalisar sune S
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana matsayanta kan rikici da ya barke kan tikitin takarar kujerar mazabar Yobe ta Arewa tsakanin Bashir Machina da Sana
Siyasa
Samu kari