Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
Bola Tinubu, dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC mai fatan gaje kujerar shugaba kasa Buhari, ya ce bai kamata matasa su cigaba da kokawa ba.
Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya caccaki Gwamnatin Tarayya akan yafe wa tsohon Gwamnan Jihar Filato da na Jihar Taraba, Joshua Dariye da Jolly Nyame, wadanda
Bola Tinubu, David Umahi da Kayode Fayemi sun fadawa Muhammadu Buhari za su yi takara, kuma bai fadawa kowa ya janye takara ba, bai ce zai mara masu baya ba.
am’iyyar APC ta samu karuwar fiye da mambobi 1,502 wadanda suka bar jam’iyyar PDP a gundumar Pil Gani da ke karamar hukumar Langtang ta arewa a Jihar Filato, Th
Kungiyar magoya bayan Atiku Abubakar mai suna "Atiku State of Mind" ta janye goyon bayanta ga dan takarar na shugaban kasa a PDP ta koma goyon bayan dan takarar
Anyim Pius Anyim, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP kuma tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, ya ce yana so a ba shi dama don ya ci gaba daga inda tsohon
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya kammala shirye-shiryen kaddamar da takararsa na shugabancin kasa a zaben 2023 a karkashin jam'iyyar New Nige
Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana wa’adin shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na 2 a matsayin wata damar da ya bata na alkawarin da ya yi ga ‘yan Najeriya.
Mr Kola Abiola, babban dan wanda ake yi wa kallon ya lashe zaben shugaban kasa na June 12, marigayi Cif MKO Abiola ya shiga jam'iyyar Peoples Redemption Party,
Siyasa
Samu kari