Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Jigon mai fada a ji ya yi wannan roko ne yayin ganawa da manema labarai, inda ya bayyana cewa, Goodluck Jonathan ne kawai ‘yan Najeriya za su iya amincewa
A jihar Oyo, jam'iyyar PDP dake mulkin jihar na cigaba da samun karfi yayin da mambobin jam'iyyun dake hamayya suke tururuwar sauya sheƙa bisa hujjojin su.
Babban limamin cocin nan da ke tasa shugaba Buhari a gaba, Matthew Kukah, ya ce Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya)
A ranar Litinin, 18 ga watan Afrilu, Gwamna Abdullahi Ganduje ya fada ma Nyesom Wike cewa ba zai kai labari ba a kokarinsa na son zama shugaban kasa a 2023.
Ana ganin yawan adadin wakilai da jihohi ke da shi zai taka muhimmiyar rawa wajen tantance abun da kowani dan takara zai samu a zaben fidda gwanin jam'iyya.
Akwai zargin da ke ta yaduwa na cewa ministan ya isa gidan Adamu da ke Keffi dauke da jakunkunan kudi niki-niki domin ya siye zuciyar shugaban APCn na kasa.
Tsohon minista a zamanin mulkin shugaban.ƙasa, Muhammadu Buhari na farko, Solomon Dalung, ya tabbatar da fita daga jam'iyyar APC me mulki a ranar Talatan nan.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Bauchi, Tijjani Aliyu, ya karyata labaran da ke cewa yana tuntubar sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP.
Matashi ɗan shekara 38 a duniya ya shiga tseren takarar kujerar gwamnan jihar Kwara a babban zaɓen 2023 dake tafe kuma karkashin inuwar jam'iyyar hamayya PDP.
Siyasa
Samu kari