Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Labari ya zo mana cewa wani jagora a jam’iyyar APC ya yi watsi da batun sak, ya ce shinkafa da wake zai yi a zaben 2023 saboda an ba Bola Tinubu tikitin 2023.
Gwamnonin jam’iyyar APC daga yankin Arewa maso Yamma da sauran shugabannin shiyyoyin sun gana kan kujerar mataimakin shugaban kasa na jam’iyya mai mulki...
Omoyele Sowore ya fitar da wanda zai sa ya kai labari a zaben shugaban kasa. AAC ta na sa ran Haruna Magashi zai taimaka mata wajen yin galaba a kan APC da NNPP
Shugabannin yankin arewa maso yammacin Najeriya sun gudanar da taro a jihar Kaduma, sun naɗa wakilai da zasu gana da Tinubu kan wasu batutuwa masu muhimmanci.
Gabanin zaben 2023, Gwamna Abubakar Sani Bello ya ayyana ranar Alhamis 30 ga watan Yuni 2022 da Juma’a 1 ga Yuli 2022 a matsayin ranakun hutu a fadin jihar domi
Jam’iyyar PDP reshen jihar Borno a ranar Alhamis, 30 ga watan Yuni, ta dakatar da shugabanta, Alhaji Zannah Gadama, kan zarginsa da yiwa jam'iyyar zagon kasa.
Gwamnan jihar Adamawa na jam'iyyar PDP, Ahmadu Umaru Fintiri. ya zaɓi mace kuma shugaban jami'a a matsayin yar takararmatakiyar sa a zaɓen 2023 da ke tafe.
Dan karamin rikici ya barke a zauren majalisa lokacin da Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya kashe na’urar magana ga Sanata Rochas Okorocha (APC: Imo ta
Dan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce kokarin da suke ya yi nisa don shawo kan kowane mamban jam'iyya da yake jin ba daɗi don a haɗa kai.
Siyasa
Samu kari