Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Sanata mai wakiltar kudancin Kano a majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya ce ba shi da wata shilafa, Osinbajo ne zai karisa ayyukan da Buhari ya fara .
Mai magana da yawun jam'iyyar APC ta ƙasa ya ce dalilin da ya ja jam'iyya mai.mulki ta sanya makudan kuɗi a matsayin kuɗin Fom shine akwai kuɗi hannun mutane.
Shugabar matan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Betta Edu, ta ce duk matashin ke son zama shugaban kasa a 2023 ya kamata ya iya mallakan N50 million.
Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta gayyaci dukkanin masu neman takarar shugaban kasa na jam'iyyu daban-daban zuwa taron buda baki a fadar shugaban kasa.
Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya janye daga jerin masu hangen kujerar gwamna Ganduje a 2023, hakan ta faru ne bayan wani taro da Ganduje.
Yayin da ake ci gaba da jiran babban zaben 2023, jam'iyyun siyasa na ci gaba da bayyana farashin foma-foman taraka na kujeru mabambanta. Ga wasu daga ciki.
Mataimakin Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamishinan noma a yayin da yake shirye-shiryen neman takarar gwamna.
A ranar Laraba, Mallam Isa Yuguda, tsohon gwamnan Jihar Bauchi ya ce duk laifin gwamnoni 36 ne matsalolin da Najeriya ta ke fuskanta, The Punch ta ruwaito. A ce
Tsarin da APC ta dauka na fito da ‘Dan takarar Shugaban kasa zai Fifita Bola Tinubu. Joe Igbokwe ya ji dadin ganin matsayar da shugabanni jam’iyya suka dauka.
Siyasa
Samu kari