Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aika da sakon gargadi ga masu neman takara. Ya ba da tabbacin cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na kato bayan kato.
Za a ji labari takarar Atiku, Tinubu da Obi su na cikin matsala. Ataguba Aboje, Oghenovo Otemu, da Ahmed Yusuf sun ce jam’iyyun APC, PDP da LP ba su bi doka ba.
A halin yanzu, mun fahimci cewa wanda zai rike kujerar takarar Mataimakin Shugaban kasa ya zama abin rigima a PDP, manyan na-kusa da Gwamna Wike sun ja daga.
Gabanin babban zaben 2023, rikici ya barke a jam'iyyar National Rescue Movement (NRM) a yayin da yan siyasan arewa na jam'iyyar suka fice kan zargin wariyya da
Ayo Fayose yana kan bakarsa, yace har abada ba za su goyawa Atiku Abubakar baya ba. Tsohon gwamnan ya zargi ‘dan takaran PDP, Atiku da cin amanar Nyesom Wike.
A Karshe, Majalisa ta karanto wasikar sauya shekara da tsohon gwamnan Kano kuma sanata mai wakiltar Kano Central, Ibrahim Shekarau. Shugaban majalisa, Ahmad Law
Ga dukkan alamu tsugunne ba ta kare ba a PDP game da tsarin mulkin karba-karba, tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya dawo da rikicin ɗanye a jam'iyyar.
Dan majalisa mai wakiltar yankin Kwara ta tsakiya, Sanata Ibrahim Oloriegbe, ya ce wasu deliget da ya ba da kudade a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyar sun
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue, ya ce yana “azumi da addu’a” domin neman dace daga Allah kafin ya yanke shawarar goyon bayan Atiku Abubakar, dan takarar shug
Za a ji daga karshe an maka Bola Tinubu a kotu a kan zargin badakalar satifiket. Lauyan Action Alliance ya ce Tinubu ya yi amfani da takardun bogi wajen takara.
Siyasa
Samu kari